Ilimomin Kur’ani (8)
Akwai ma'auni mai laushi tsakanin iskar oxygen da ɗan adam ke karɓa da adadin iskar oxygen da tsire-tsire ke fitarwa; Har ila yau, akwai ma'auni tsakanin adadin carbon dioxide da ɗan adam ke fitarwa da adadin carbon dioxide da tsire-tsire ke karɓa. A cikin Alkur'ani mai girma, an ambaci wannan ma'auni mai laushi kuma yana nuna misalin abubuwan al'ajabi na halitta.
Lambar Labari: 3488277 Ranar Watsawa : 2022/12/03
Tehran (IQNA) Akwai kwararan shaidu na haɓaka tallace-tallacen kayayyakin halal a Mozambique. Wannan fadada kasuwar ya hada da karuwar kamfanonin da ke neman takardar shaidar halal da kuma tabbatar da cewa ayyukansu na halal ne ga karuwar al'ummar musulmin kasar da ke kudu maso gabashin Afirka.
Lambar Labari: 3487423 Ranar Watsawa : 2022/06/15
Tehran (IQNA) Mahalarta taron kasa da kasa na "Farkawa " sun jaddada cewa yunkurin Imam ya ba da kwarin gwiwa ga musulmin duniya tare da kara karfin gwiwa wajen fuskantar manyan ma'abota girman kan duniya.
Lambar Labari: 3487375 Ranar Watsawa : 2022/06/03
Tehran (IQNA) shugaban kasar Aljeriya ya bayyana cewa suna goyon bayan falastinu har cikin zuciyarsu saboda 'yan adamtaka da kuma kiyayya da zaluncin 'yan mulkin mallaka
Lambar Labari: 3487210 Ranar Watsawa : 2022/04/24
Tehran (IQNA) Falastinawa ‘yan gwagwarmaya a yankin zirin Gaza sun mayar da martani da makaman roka a matsugunnan yahudawan ‘yan share wuri zauna
Lambar Labari: 3487204 Ranar Watsawa : 2022/04/23
Tehran (IQNA) shugaban cibiyar Alkauthar a Turkiya ya bayyana cewa, juyin da marigayi Imam Khomeini ya jagoranta juyi ne na dukkanin raunana.
Lambar Labari: 3485977 Ranar Watsawa : 2021/06/03
Tehran (IQNA) kungiyar dakarun Nujba ta sanar da cewa, fatawar da Ayatollah Sistani ya bayar da c eta fitar da daesh daga Iraki.
Lambar Labari: 3484890 Ranar Watsawa : 2020/06/13
Tehran (IQNA) Jami’an hukumar tsaro ta farin kaya a kasar Tunisia sun bankado wani shirin kungiyar Daesh na kai wasu munanan hare-hare a kasar.
Lambar Labari: 3484676 Ranar Watsawa : 2020/04/02
Bnagaren kasa da kasa, jagoran kungiyar Ansarullah a Yemen ya gargadi Saudiyya kan ci gaba da kai hari kan kasar Yemen.
Lambar Labari: 3484238 Ranar Watsawa : 2019/11/10
Kakakin ma'aikatar harkokin wajen kasar Iran Bahram Qasemi, ya mayar wa Amurka da martani dangane da batun kare hakkin bil adam a Iran da kuma ayyukan ta'addanci.
Lambar Labari: 3483148 Ranar Watsawa : 2018/11/25